1 Samaʼila 9:17 - Littafi Mai Tsarki17 Da Sama'ila ya ga Saul, sai Ubangiji ya ce masa, “To, ga mutumin da na faɗa maka! Shi ne wanda zai sarauci jama'ata.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202017 Da Sama’ila ya hangi Shawulu, Ubangiji ya ce masa, “Ga mutumin da na yi maka magana, shi ne zai bi da mutanena.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |