1 Samaʼila 5:9 - Littafi Mai Tsarki9 Amma da suka kai shi can sai Ubangiji ya hukunta birnin, ya gigita su, ya yi musu azaba da marurai, yara da manya. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Amma bayan sun kai shi can, sai hannun Ubangiji ya yi gāba da birnin, aka jefa shi cikin wani mawuyacin hali. Ya buga mutanen birnin da marurai, babba da yaro. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |