1 Samaʼila 30:8 - Littafi Mai Tsarki8 Sai Dawuda ya yi tambaya ga Ubangiji ya ce, “In bi sawun 'yan harin nan? Zan ci musu?” Ya ce masa, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20208 Dawuda kuwa ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In bi bayan ’yan harin nan? Zan ci musu?” Ubangiji ya ce, “Bi su, gama za ka ci musu, ka ƙwato abin da suka kwashe.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |