1 Samaʼila 28:21 - Littafi Mai Tsarki21 Sai matar ta zo wurin Saul, da ta ga ya tsorata, sai ta ce masa, “Baiwarka ta yi kasai da ranta, ta kuwa kasa kunne gare ka. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202021 Da matar ta zo wurin Shawulu, ta ga shi a firgice, sai ta ce masa, “Duba baranyarka ta yi maka biyayya ta yi kasai da ranta, ta yi abin da ka ce ta yi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |