1 Samaʼila 26:20 - Littafi Mai Tsarki20 Kada ka kashe ni a baƙuwar ƙasa nesa da Ubangiji. Don me Sarkin Isra'ila yake so ya kashe ni, ni da nake kamar tunkuyau? Don me zai farauce ni kamar tsuntsun jeji?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Kada ka yarda jinina yă zuba a ƙasa nesa da gaban Ubangiji. Sarkin Isra’ila ya fito yă nemi kuɗin cizo kamar mai farautar kazan duwatsu.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |