1 Samaʼila 26:1 - Littafi Mai Tsarki1 Zifawa suka zo wurin Saul a Gibeya suka ce, “Ba ga Dawuda yana ɓuya a kan tudun Hakila wanda yake gaban Yeshimon ba?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Zifawa suka je wurin Shawulu a Gibeya suka ce, “Ashe, ba Dawuda ne ya ɓuya a tudun Hakila da yake fuskantar Yeshimon ba?” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |