1 Samaʼila 23:4 - Littafi Mai Tsarki4 Dawuda kuma ya sāke roƙon Ubangiji. Sai Ubangiji ya amsa masa, ya ce, “Tashi, ka gangara zuwa Kaila, gama zan ba da Filistiyawa a hannunka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20204 Dawuda ya sāke nemi nufin Ubangiji, sai Ubangiji ya ce masa, “Tashi ka gangara zuwa Keyila, gama zan ba da Filistiyawa a hannunka.” အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |