1 Samaʼila 22:9 - Littafi Mai Tsarki9 Sa'an nan Doyeg, mutumin Edom, da yake tsaye tare da fādawan Saul, ya ce, “Na ga ɗan Yesse yana zuwa Nob wurin Ahimelek, ɗan Ahitub. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20209 Amma Doyeg mutumin Edom da yake tsaye tare da fadawan Shawulu ya ce, “Na ga ɗan Yesse ya zo wurin Ahimelek ɗan Ahitub a Nob. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |