1 Samaʼila 2:27 - Littafi Mai Tsarki27 Wani annabi ya zo wurin Eli da saƙo daga wurin Ubangiji ya ce, “Sa'ad da kakanka Haruna da iyalinsa suke bauta wa Fir'auna a Masar, na bayyana kaina gare shi. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202027 Wani mutum ya zo wurin Eli ya ce masa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ashe ban bayana kaina sosai ga mahaifinka lokacin da yake a Masar a ƙarƙashin Fir’auna ba? အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |