1 Samaʼila 15:1 - Littafi Mai Tsarki1 Sama'ila ya ce wa Saul, “Ubangiji ya aike ni in zuba maka man keɓewa don ka zama sarkin mutanensa, Isra'ila. Yanzu sai ka yi biyayya da maganar Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20201 Sama’ila ya ce wa Shawulu, “Ni ne wanda Ubangiji ya aika in shafe ka ka zama sarki bisa mutanensa Isra’ila. Saurara yanzu ka ji saƙo daga wurin Ubangiji. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |