1 Samaʼila 12:6 - Littafi Mai Tsarki6 Sama'ila kuma ya ce wa jama'a, “Ubangiji ne ya sa Musa da Haruna su fito da kakanninku daga ƙasar Masar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 20206 Sa’an nan Sama’ila ya ce wa mutane, Ubangiji ne ya naɗa Musa da Haruna suka fitar da kakanninku daga Masar. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |