1 Samaʼila 10:20 - Littafi Mai Tsarki20 Sa'an nan Sama'ila ya ce wa kabilan Isra'ila su guso, kuri'a kuwa ta faɗa a kan kabilar Biliyaminu. အခန်းကိုကြည့်ပါ။Sabon Rai Don Kowa 202020 Sa’ad da Sama’ila ya kawo dukan Isra’ila gaba, kabila-kabila, sai aka zaɓi kabilar Benyamin ta wurin jefa ƙuri’a. အခန်းကိုကြည့်ပါ။ |