13 Da ya gama rawa da sowa sai ya tafi wurin bagaden a kan tudu.
13 Bayan da Shawulu ya gama annabci sai ya haura ya tafi tudu.
Sai wani mutumin da yake wurin ya ce, “Sauran fa, su ma, iyayensu annabawa ne?” Wannan kuwa ya zama karin magana, “Har Saul kuma yana cikin annabawa?”
Kawun Saul kuwa ya tambaye shi, shi da baransa, “Ina ne kuka tafi?” Saul ya ce, “Mun je neman jakuna, da ba mu same su ba, sai muka tafi wurin Sama'ila.”