Biblia Todo Logo
အွန်လိုင်း သမ္မာကျမ်းစာ

- ကြော်ငြာတွေ -




1 Korintiyawa 3:20 - Littafi Mai Tsarki

20 Har wa yau, “Ubangiji ya san tunanin masu hikima banza ne.”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ

Sabon Rai Don Kowa 2020

20 kuma a rubuce yake cewa, “Ubangiji ya san dukan tunanin masu hikima banza ne.”

အခန်းကိုကြည့်ပါ။ ကော်ပီ




1 Korintiyawa 3:20
6 ပူးပေါင်းရင်းမြစ်များ  

Ubangiji ya san tunaninsu, Ya san kuma hujjojinsu na rashin hankali.


Ku lura fa, kada kowa ya ribace ku ta hanyar iliminsa na yaudarar wofi, bisa ga al'adar mutane kawai, wato, bisa ga al'adun duniyar nan, ba bisa ga koyarwar Almasihu ba.


Domin kuwa ko da yake sun san da Allah, duk da haka ba su ɗaukaka shi a kan shi Allah ne ba, ba su kuma gode masa ba. Sai tunaninsu ya wofince, zuciyarsu marar fahimta kuma ta duhunta.


Don me al'ummai suke shirin tayarwa? Don me waɗannan mutane suke ƙulla shawarwarin banza?


Hikima, da haziƙanci, da basira, ba kome suke ba gāba da Ubangiji.


ကြှနျုပျတို့နောကျလိုကျပါ:

ကြော်ငြာတွေ


ကြော်ငြာတွေ