Zefaniya 3:9 - Sabon Rai Don Kowa 20209 “Sa’an nan zan tsarkake leɓunan mutanen, don dukansu su kira bisa ga sunan Ubangiji su kuma yi masa hidima kafaɗa da kafaɗa. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki9 “Sa'an nan zan sauye harshen mutane da harshe mai tsabta, Domin dukansu su yi kira ga sunan Ubangiji, Su kuma bauta masa da zuciya ɗaya. Faic an caibideil |