1 Sa’an nan sai maganar Ubangiji ta zo wa Yunana sau na biyu.
1 Ubangiji kuma ya sāke ce wa Yunusa,
Daga farko fari annabawan da suka riga ka da ni sun yi annabcin yaƙi, masifa da annoba a kan ƙasashe masu yawa da kuma manyan mulkoki.
Zaki ya yi ruri, wa ba zai tsorata ba? Ubangiji Mai Iko Duka ya yi magana, wa ba zai yi annabci ba?
Maganar Ubangiji ta zo wa Yunana ɗan Amittai cewa,
Sai Ubangiji ya umarci kifin, kifin kuwa ya amayar da Yunana a gaɓan teku.
“Tafi babban birnin nan Ninebe, ka yi masa shelar saƙon da na ba ka.”