Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Rut 4:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Obed ya haifi Yesse, Yesse kuwa ya haifi Dawuda.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Rut 4:22
10 Iomraidhean Croise  

Bowaz shi ne mahaifin Obed kuma Obed shi ne mahaifin Yesse.


na shidan Ozem na bakwai kuma Dawuda.


Toho zai fito daga kututturen Yesse; daga saiwarsa Reshe zai ba da ’ya’ya.


Yesse kuwa ya haifi Sarki Dawuda. Dawuda ya haifi Solomon, wanda matar Uriya ce mahaifiyarsa.


ɗan Meleya, ɗan Menna, ɗan Mattata, ɗan Natan, ɗan Dawuda,


Matan da suke zama a wurin suka ce, “Na’omi ta sami yaro.” Suka kuwa ba shi suna Obed. Shi ne ya haifi Yesse, mahaifin Dawuda.


Salmon ya haifi Bowaz, Bowaz ya haifi Obed,


Akwai wani mutum daga Ramatayim, mutumin Zuf daga ƙasar tuddan Efraim, sunansa Elkana, ɗan Yeroham, shi jikan Elihu ɗan Tohu, tattaɓa kunnen Zuf, mutumin Efraim.


Ubangiji ya ce wa Sama’ila, “Har yaushe za ka yi ta makoki saboda Shawulu? Na riga na ƙi shi da zaman sarkin Isra’ila. Ka cika ƙahonka da mai, zan aike ka zuwa wurin Yesse na Betlehem. Na zaɓi ɗaya daga cikin ’ya’yansa maza yă zama sarki.”


To, Dawuda dai ɗan wani mutumin Efratawa ne mai suna Yesse, shi mutumin Betlehem ne a cikin Yahudiya. Yesse yana da yara maza takwas, a zamanin Shawulu kuwa, Yesse ya riga ya tsufa.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan