Obadiya 1:8 - Sabon Rai Don Kowa 20208 “A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki8 Ni Ubangiji na ce, “A ranar da zan hukunta Edom, Zan hallaka masu hikimarka, Zan shafe hikima daga dutsen Isuwa. Faic an caibideil |