Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Obadiya 1:6 - Sabon Rai Don Kowa 2020

6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf, a kuma yaye ɓoyayyiyar dukiyarsa!

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

6 Isuwa, wato Edom, ga taskarka, An washe ta ƙaƙaf!

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Obadiya 1:6
8 Iomraidhean Croise  

Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni.


Za a fyaɗa ’ya’yansu a ƙasa su yi kucu-kucu a idanunsu; za a washe gidajensu, a kuma kwana da matansu.


Zan ba ka dukiyar duhu, arzikin da aka ajiye a asirtattun wurare, saboda ka san cewa ni ne Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya kira ka da suna.


Amma zan washe Isuwa sarai; zan bubbuɗe wuraren ɓuyarsa, don kada yă ɓoye kansa. ’Ya’yansa, danginsa da maƙwabtansa za su hallaka, ba kuwa zai ƙara kasancewa ba.


Akwai takobi a kan dawakanta da kekunan yaƙinta da kuma dukan baƙin da suke cikin mayaƙanta! Za su zama mata. Akwai takobi a kan dukiyarta! Za a washe su.


Yakan bayyana zurfafa da ɓoyayyun abubuwa; ya san abin da yake cikin dare, haske kuwa yana zaune tare da shi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan