Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Obadiya 1:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 “Duba, zan maishe ki ƙarama a cikin al’ummai; za a rena ki ƙwarai.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

2 Ubangiji ya ce wa al'ummar Edom, “Zan maishe ki ƙanƙanuwa a cikin sauran al'umma, Za a raina ki ƙwarai.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Obadiya 1:2
9 Iomraidhean Croise  

Ubangiji Maɗaukaki ya ƙulla shi, don yă kawo ƙarshen girman kan dukan darajarta ya kuma ƙasƙantar da dukan waɗanda suke sanannu a duniya.


“Yanzu zan mai da kai ƙanƙani a cikin al’ummai abin reni a cikin mutane.


Za tă zama masarauta mafi rarrauna cikin masarautai, ba kuwa za tă ƙara ɗaga kanta a kan sauran al’ummai ba. Zan sa tă zama marar ƙarfi ƙwarai, har da ba za tă ƙara yin mulkin a kan al’ummai ba.


Sa’an nan maƙiyina zai gani yă kuma sha kunya, shi da yake ce da ni “Ina Ubangiji Allahnka?” Zai gani, yă kuma ji kunya. Ko yanzu ma za a tattake shi kamar taɓo a tituna.


Za a ci Edom da yaƙi; za a ci Seyir, abokiyar gābanta, amma Isra’ila zai ƙara ƙarfi.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan