Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Nehemiya 8:5 - Sabon Rai Don Kowa 2020

5 Sai Ezra ya buɗe littafin. Dukan mutane kuwa suka gan shi domin yana tsaye a bisa fiye da inda mutane suke tsaye; yayinda ya buɗe littafin kuwa, dukan mutane suka miƙe tsaye.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

5 Ezra kuwa ya buɗe Littafin a gaban jama'a duka, domin yana sama da jama'a. Sa'ad da ya buɗe Littafin, sai jama'a duka suka miƙe tsaye.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Nehemiya 8:5
6 Iomraidhean Croise  

Sai Solomon ya ce, “Ubangiji ya ce zai zauna a gizagizai masu duhu;


Yayinda dukan taron Isra’ila suke tsattsaye a can, sai sarki ya juya ya albarkace su.


Ya karanta Dokar da ƙarfi daga safe har tsakar rana yayinda yake a kan dandali da yake fuskantar dandali a gaban Ƙofar Ruwa, gaban maza, mata da kuma sauran mutanen da za su iya fahimta. Dukan mutane kuwa suka saurara a hankali ga karatun Littafin Dokar.


Ezra malamin Doka ya tsaya a kan dakalin itacen da aka yi saboda wannan hidima. Kusa da shi a damansa, Mattitiya, Shema, Anahiya, Uriya, Hilkiya da Ma’asehiya suka tsaya; a hagunsa kuma Fedahiya, Mishayel, Malkiya, Hashum, Hashbaddana, Zakariya da Meshullam suka tsaya.


Sai Ehud ya matso yayinda shi kuwa yake zaune shi kaɗai a ɗakin sama mai sanyi a fadansa ya ce, “Ina da saƙo daga wurin Allah dominka.” Sarki ya tashi daga kujerarsa,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan