Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Nehemiya 11:2 - Sabon Rai Don Kowa 2020

2 Sai mutane suka yaba wa dukan mutanen da suka ba da kansu da yardar rai su zauna a Urushalima.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

2 Jama'a suka sa wa dukan waɗanda suka tafi su zauna a Urushalima da yardar ransu albarka.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Nehemiya 11:2
8 Iomraidhean Croise  

Birnin Urushalima kuwa tana da fāɗi da girma, amma mutanen da suke zama a cikinta kaɗan ne, ba a kuma gina gidaje da yawa ba tukuna.


Mutumin da yake bakin mutuwa ya sa mini albarka. Na faranta wa gwauruwa zuciya.


kuma zuciyarsa ba tă gode mini ba don na yi masa sutura da gashin tumakina,


Rundunarka za su so yin yaƙi a ranarka ta yaƙi. Saye cikin ɗaukaka mai tsarki, daga cikin ciki na safiya za ka karɓi raɓar ƙuruciyarka.


Ku yi addu’a don salamar Urushalima, “Bari waɗanda suke ƙaunarki su zauna lafiya.


Ku mayar da rigarsa a fāɗuwar rana saboda yă sami abin rufuwa. Yin haka zai sa yă gode muku, za a kuma ɗauka wannan a matsayin aikin adalci da kuka yi a gaban Ubangiji Allahnku.


Zuciyata tana tare da ’ya’yan sarakunan Isra’ila, tare da masu niyyar ba da kansu da yardan rai cikin mutane. Yabo ya tabbata ga Ubangiji!


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan