7 Amma dukan dabbobin da kuma ganimar daga biranensu muka kwaso wa kanmu.
7 Amma muka riƙe dabbobi da dukiyar da muka kwaso daga garuruwan, ganima.
Amma muka washe, muka kuma kwasa shanu da kuma ganima daga biranen wa kanmu.
A lokacin ne muka ƙwace wannan ƙasa daga hannun sarakunan nan biyu na Amoriyawa, wato, ƙasa wadda take a hayin Urdun, daga Kwarin Arnon zuwa Dutsen Hermon.
Amma Isra’ilawa suka kwashe ganima da dabbobin birnin nan yadda Ubangiji ya umarci Yoshuwa.