Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




M.Sh 1:6 - Sabon Rai Don Kowa 2020

6 Ubangiji Allahnmu ya faɗa mana a Horeb cewa, “Daɗewarku a wannan dutse ya isa haka.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

6 “Ubangiji Allahnmu ya faɗa mana a Horeb, ya ce, ‘Daɗewarku a wannan dutse ta isa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




M.Sh 1:6
9 Iomraidhean Croise  

Zan tsaya a can a gabanka, kusa da dutsen Horeb. Ka bugi dutsen, ruwa kuwa zai fito daga gare shi domin mutane su sha.” Sai Musa ya yi haka a idon dattawan Isra’ila.


Ana nan wata rana Musa yana kiwon tumakin Yetro surukinsa, firist na Midiyan, sai ya bi da tumaki zuwa gefe mai nisa a cikin hamada, har ya zo Horeb, dutsen Allah.


Ko girgijen ya yi kwana biyu a bisa tabanakul, ko wata guda, ko shekara, Isra’ilawa za su zauna a sansani ba kuwa za su tashi ba; amma sa’ad da aka ɗaga shi, sai su kuma su tashi.


Gabas da iyakar Mowab, Musa ya fara bayyana wannan doka, yana cewa,


Gama abin da kuka nema daga Ubangiji Allahnku ke nan a Horeb, a ranar taro, sa’ad da kuka ce, “Kada ka bari mu ji muryar Ubangiji Allahnmu, ko mu ƙara ganin wuta mai girma, in ba haka ba, za mu mutu.”


Ubangiji Allahnmu ya yi alkawari da mu a Horeb.


A Horeb, kun tayar wa Ubangiji har ya yi fushin da ya isa yă hallaka ku.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan