Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 9:3 - Sabon Rai Don Kowa 2020

3 Da jin wannan, waɗansu malaman dokoki suka ce wa juna, “Wannan mutum yana yin saɓo!”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

3 Sai waɗansu malaman Attaura suka ce a ransu, “Wannan mutum, ai, saɓo yake!”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 9:3
13 Iomraidhean Croise  

duk wanda ya saɓi sunan Ubangiji, dole a kashe shi. Dole jama’a gaba ɗaya su jajjefe shi da duwatsu. Ko baƙo, ko haifaffen ɗan ƙasa, sa’ad da ya saɓi Sunan Ubangiji, dole a kashe shi.


“ ‘Amma duk wanda ya yi zunubi da gangan, ko shi ɗan ƙasa ne, ko baƙo, ya saɓi Ubangiji, dole a ware wannan mutum daga mutanensa,


Sa’an nan babban firist ya yage tufafinsa ya ce, “Ya yi saɓo! Don me muke bukatar ƙarin shaidu? Ga shi, yanzu kun dai ji saɓon.


domin ya koyar kamar wani wanda yake da iko, ba kamar malamansu na dokoki ba.


Kun dai ji saɓon. Me kuka gani?” Duka suka yanke masa hukuncin kisa.


Gaskiya nake gaya muku, za a gafarta duk zunubai da kuma saɓon mutane suka yi.


Amma duk wanda ya saɓi Ruhu Mai Tsarki, ba za a taɓa gafara masa ba. Ya aikata madawwamin zunubi ke nan.”


Gama daga ciki, daga zuciyar mutane, mugayen tunani suke fitowa, fasikanci, sata, kisankai, zina,


Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan