Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 5:31 - Sabon Rai Don Kowa 2020

31 “An kuma faɗa, ‘Duk wanda ya saki matarsa, dole yă ba ta takardar saki.’

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

31 “An kuma ce, ‘Kowa ya saki matarsa, sai ya ba ta takardar saki.’

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 5:31
6 Iomraidhean Croise  

“In mutum ya saki matarsa ta kuwa bar shi ta auri wani mutum, zai iya komo da ita kuma? Ƙasar ba za tă ƙazantu gaba ɗaya ba? Amma kun yi rayuwa kamar karuwa da masoya masu yawa yanzu za ki komo wurina?” In ji Ubangiji.


“Na ƙi kisan aure,” in ji Ubangiji, Allah na Isra’ila. “Na kuma ƙi mutumin da ya rufe kansa da tashin hankali kamar riga,” in ji Ubangiji Maɗaukaki. Saboda haka sai ka lura da kanka, kada kuma ka ci amana.


Waɗansu Farisiyawa suka zo wurinsa don su gwada shi. Suka yi tambaya suka ce, “Daidai ne mutum yă saki matarsa saboda wani dalili da kuma a kan kowane dalili?”


Suka yi tambaya, suka ce, “To, me ya sa Musa ya umarta cewa mutum yă ba wa matarsa takardar saki, yă kuma kore ta?”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan