Mattiyu 3:5 - Sabon Rai Don Kowa 20205 Mutane suka zo wurinsa daga Urushalima da dukan Yahudiya da kuma dukan yankin Urdun. Faic an caibideilLittafi Mai Tsarki5 Sai mutanen Urushalima, da na dukan Yahudiya, da na duk ƙasashen bakin Kogin Urdun, suka yi ta zuwa wurinsa, Faic an caibideil |