Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 28:13 - Sabon Rai Don Kowa 2020

13 Suka ce musu, “Ku, za ku ce, ‘Almajiransa ne sun zo da dare suka sace shi, lokacin da muke barci.’

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

13 suka ce, “Ku faɗa wa mutane almajiransa ne suka zo da daddare suka sace shi kuna barci.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 28:13
3 Iomraidhean Croise  

Sai Yesu ya amsa ya ce, “I, haka yake yadda ka faɗa. Sai dai ina gaya muku duka, nan gaba, za ku ga Ɗan Mutum zaune a hannun dama na Mai Iko, yana kuma zuwa a kan gizagizan sama.”


Da manyan firistoci da dattawa suka taru, sai suka ƙulla wata dabara, suka ba wa sojojin kuɗi mai yawa.


In wannan labari ya kai kunnen gwamna, za mu lallashe shi, mu kuma kāre ku daga duk wata wahala.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan