Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:9 - Sabon Rai Don Kowa 2020

9 Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika cewa, “Suka ɗauki azurfa talatin, kuɗin da mutanen Isra’ila suka sa a kansa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

9 Ta haka aka cika faɗar Annabi Irmiya cewa, “Sun ɗauki kuɗin azurfa talatin ɗin nan, wato, awalajar shi wannan da waɗansu Isra'ilawa suka yi wa kima,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:9
7 Iomraidhean Croise  

In bijimin ya kashe bawa ko baiwa, mai shi zai biya shekel talatin na azurfa wa maigidan bawan, a kuma a jajjefe bijimin.


Kalmomin Irmiya ɗan Hilkiya, ɗaya daga cikin firistoci a Anatot a yankin Benyamin.


Duk wannan ya faru ne, don a cika abin da Ubangiji ya faɗi ta bakin annabin cewa,


Sai abin da aka faɗa ta bakin annabi Irmiya ya cika, cewa,


ya ce, “Me za ku ba ni, in na bashe shi gare ku?” Sai suka ƙirga masa kuɗi azurfa talatin.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan