Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:39 - Sabon Rai Don Kowa 2020

39 Masu wucewa, suka zazzage shi, suna kaɗa kai,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

39 Masu wucewa suka yi ta yi masa baƙar magana, suna kaɗa kai,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:39
18 Iomraidhean Croise  

Ga abin da Ubangiji yana cewa game da shi, “ ‘Budurwar Sihiyona ta rena ka tana kuma yin maka ba’a. Diyar Urushalima ta kaɗa kanta yayinda kake gudu.


Ni ma zan iya yin maganganu kamar yadda kuke yi in da kuna cikin halin da nake; zan iya faɗar duk abubuwan da kuke faɗi, in kaɗa muku kaina.


Yanzu da Allah ya kunce bakana ya ba ni wahala sun raba ni da mutuncina.


gama mugaye da masu ruɗu sun buɗe bakunansu a kaina; sun yi magana a kaina da harsunan ƙarya.


Na zama abin dariya ga masu zargina; sa’ad da suka gan ni, suka kaɗa kawunansu.


Zan iya ƙirga ƙasusuwana; mutane suna farin ciki a kaina.


Ba’a ta sa zuciyata ta karai ta bar ni ba mataimaki; Na nemi a ji tausayina, amma ban sami ko ɗaya ba, na nemi masu ta’aziyya, amma ban sami ko ɗaya ba.


“Ko wannan ba wani abu ba ne a wurinku, dukanku masu wucewa? Ku duba ku gani. Ko akwai wata wahala kamar irin wadda nake sha, wadda Ubangiji ya auko mini a cikin zafin fushinsa?


An gicciye ’yan fashi biyu tare da shi, ɗaya a damansa, ɗaya kuma a hagunsa.


Suka kuma yi masa waɗansu baƙaƙen maganganu masu yawa.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan