Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:33 - Sabon Rai Don Kowa 2020

33 Sai suka iso wani wurin da ake kira Golgota (wanda yake nufin Wurin Ƙoƙon Kai).

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

33 Da suka isa wurin da ake kira Golgota, wato, wurin ƙoƙwan kai,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:33
6 Iomraidhean Croise  

A daidai sa’a ta tara na rana, sai Yesu ya ɗaga murya da ƙarfi ya ce, “Eloi, Eloi, lama sabaktani?” (Wato, “Ya Allahna, ya Allahna, don me ka yashe ni?”).


Yanzu kuwa wajen sa’a ta shida ne, kuma duhu ya rufe ko’ina a ƙasar, har zuwa sa’a ta tara,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan