Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:15 - Sabon Rai Don Kowa 2020

15 A wannan irin Biki, gwamna yana da wata al’ada, ta sakin ɗan kurkuku guda wanda taron suka zaɓa.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

15 To, a lokacin idi kuwa mai mulki ya saba sakar wa jama'a kowane ɗaurarre guda da suka so.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:15
11 Iomraidhean Croise  

Suka ce, “Amma ba a lokacin Biki ba, don kada mutane su tā da rikici.”


To, a wannan lokaci kuwa suna da wani shahararren ɗan kurkuku da ake kira Barabbas.


Saboda haka, zan yi masa bulala, in sāke shi.”


Suka yi ihu gaba ɗaya suka ce, “A yi gaba da wannan mutum! A sake mana Barabbas!”


Bitrus kuwa ya dakata a waje a bakin ƙofa. Almajirin nan da yake sananne ga babban firist, ya dawo ya yi magana da yarinyar mai aiki a can, ya kuma shigo da Bitrus.


A ƙarshe Bilatus ya ba da shi gare su a gicciye shi. Saboda haka sojoji suka tafi da Yesu.


Da shekaru biyu suka wuce, sai Forsiyus Festus, ya gāji Felis, amma domin Felis ya so yă biya wa Yahudawa bukata, sai ya bar Bulus a kurkuku.


Festus, da yake yana so yă yi wa Yahudawa alfarma, sai ya ce wa Bulus, “Ka yarda ka je Urushalima a yi maka shari’a a can a gabana a kan waɗannan zarge?”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan