Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:13 - Sabon Rai Don Kowa 2020

13 Sai Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Ba ka jin shaidar da suke kawowa a kanka?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

13 Sai Bilatus ya ce masa, “Ba ka ji yawan maganganun da suke ba da shaida a kanka ba?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:13
5 Iomraidhean Croise  

Sa’an nan babban firist ya miƙe tsaye, ya ce wa Yesu, “Ba ka da wata amsa? Shaidar da mutanen nan suke yi a kanka fa?”


Da manyan firistoci da dattawa suka zarge shi, bai ba da amsa ba.


Amma Yesu bai ce uffam game da ko ɗaya daga cikin zargin da suka yi masa ba. Har gwamna ya yi mamaki ƙwarai.


Bilatus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne? Ai, mutanenka ne da kuma manyan firistoci suka bashe ka gare ni. Me ka yi?”


sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan