Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 27:12 - Sabon Rai Don Kowa 2020

12 Da manyan firistoci da dattawa suka zarge shi, bai ba da amsa ba.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

12 Amma da manyan firistoci da shugabanni suka kai ƙararrakinsa, bai ce kome ba.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 27:12
10 Iomraidhean Croise  

Aka wulaƙanta shi aka kuma yi masa azaba, duk da haka bai buɗe bakinsa ba; aka kai shi kamar ɗan rago zuwa wurin yanka, kuma kamar tunkiya a gaban masu askinta tana shiru, haka bai buɗe bakinsa ba.


Amma Yesu ya yi shiru. Sai babban firist ya ce masa, “Na haɗa ka da Allah mai rai. Faɗa mana in kai ne Kiristi, Ɗan Allah.”


Sai Bilatus ya tambaye shi ya ce, “Ba ka jin shaidar da suke kawowa a kanka?”


Amma Yesu bai ce uffam game da ko ɗaya daga cikin zargin da suka yi masa ba. Har gwamna ya yi mamaki ƙwarai.


Ya yi masa tambayoyi masu yawa, amma Yesu bai ba shi ko amsa ba.


Bābān yana karanta wannan Nassin, “An ja shi kamar tunkiya zuwa mayanka, kuma kamar ɗan rago a hannun mai askin gashinsa yake shiru, haka kuwa bai buɗe bakinsa ba.


Sa’ad da suka zazzage shi, bai rama ba; sa’ad da ya sha wahala, bai yi barazana ba. A maimakon haka, ya miƙa kansa ga wanda yake shari’ar adalci.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan