6 Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,
6 To, sa'ad da Yesu yake Betanya a gidan Saminu kuturu,
Sai ya bar su, ya fita daga birnin ya tafi Betani, inda ya kwana.
Kashegari, da suke barin Betani, Yesu kuwa ya ji yunwa.