Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:23 - Sabon Rai Don Kowa 2020

23 Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

23 Sai ya amsa ya ce, “Wanda muke ci a ƙwarya ɗaya, shi ne zai bashe ni.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:23
6 Iomraidhean Croise  

Har abokina na kurkusa, wanda na amince da shi, wanda muke cin abinci tare, ya juya yana gāba da ni.


Rago kan sa hannunsa a kwano ba ya ma iya ɗaga shi ya kai bakinsa!


Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”


Amma hannun wanda zai ci amanata, yana cin abincin tare da ni.


“Ba dukanku nake nufi ba; na san waɗanda na zaɓa. Wannan kuwa don a cika Nassi ne da ya ce, ‘Wanda ya ci burodina tare da ni ya tasar mini.’


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan