Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 26:22 - Sabon Rai Don Kowa 2020

22 Suka yi baƙin ciki ƙwarai, suka fara ce masa da ɗaya-ɗaya, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

22 Sai suka yi baƙin ciki gaya, suka fara ce masa da ɗaya ɗaya, “Ni ne, ya Ubangiji?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 26:22
7 Iomraidhean Croise  

Yayinda suke cin abinci, sai ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, ɗayanku zai bashe ni.”


Yesu ya amsa ya ce, “Wanda ya sa hannunsa a kwano tare da ni ne, zai bashe ni.


Sai suka fara tambayar junansu, ko wane ne a cikinsu zai yi wannan.


Sau na uku ya ce masa, “Siman ɗan Yohanna, kana ƙaunata?” Sai Bitrus ya ɓata rai saboda Yesu ya tambaye shi sau na uku, “Kana ƙaunata?” Ya ce, “Ubangiji ka san kome duka; ka san cewa, ina ƙaunarka.” Yesu ya ce, “Ciyar da tumakina.


Dole kowa yă bincike kansa kafin yă ci burodin yă kuma sha daga kwaf ɗin.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan