18 Kada wani da yake gona kuma yă komo don ɗaukar rigarsa.
18 Wanda yake a gona kuma, kada ya koma garin ɗaukar mayafinsa.
Sa’an nan ya tambaye ta ya ce, “Me ya faru?” Sai ta amsa ta ce, “Wannan mace ta ce mini, ‘Kawo ɗanki mu ci yau, gobe kuwa mu ci ɗana.’
Kada wani da yake a kan rufin gidansa, yă sauko don ɗaukar wani abu a gida.
Kaiton mata masu ciki da mata masu renon ’ya’ya a waɗancan kwanakin!
A ranan nan, kada wanda yake kan rufin gidansa ya sauka don yă kwashe dukiyarsa da take cikin gidan. Haka ma duk wanda yake gona, kada yă koma don wani abu.