Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 24:16 - Sabon Rai Don Kowa 2020

16 to, sai waɗanda suke cikin Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

16 to, sai waɗanda suke ƙasar Yahudiya su gudu su shiga duwatsu.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 24:16
11 Iomraidhean Croise  

Mai basira kan ga damuwa tana zuwa yă nemi mafaka, amma marar azanci kan yi ta tafiya yă kuma sha wahala.


“ ‘Wannan zai zama alama a gare ku cewa zan hukunta ku a wannan wuri,’ in ji Ubangiji, ‘saboda ku san cewa barazanata ta lahani a kanku tabbatacce za tă cika.’


“Ku gudu neman mafaka, mutanen Benyamin! Ku gudu daga Urushalima! Ku busa ƙaho a Tekowa! Ku ba da alama a Bet-Hakkerem! Gama masifa tana zuwa daga arewa, mummunar hallaka ce kuwa.


Bayan an haifi Yesu a Betlehem, a Yahudiya, a zamanin Sarki Hiridus, sai waɗansu Masana, daga gabas suka zo Urushalima


“Saboda haka sa’ad da kuka ga ‘abin ƙyama mai kawo hallaka,’ wanda annabi Daniyel ya yi magana a kai, yana tsaye a tsattsarkan wuri (mai karatu yă gane),


Kada wani da yake a kan rufin gidansa, yă sauko don ɗaukar wani abu a gida.


Ta wurin bangaskiya Nuhu, sa’ad da aka yi masa gargaɗi a kan abubuwan da ba a gani ba tukuna, a cikin tsoro mai tsarki ya sassaƙa jirgi don ceton iyalinsa. Ta wurin bangaskiyarsa ya hukunta duniya ya kuma zama magājin adalcin da ake samu ta wurin bangaskiya.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan