36 Gaskiya nake gaya muku, duk wannan zai auko wa wannan zamani.
36 Hakika, ina gaya muku, duk wannan zai auko wa mutanen wannan zamani.”
Sa’ad da aka tsananta muku a wannan wuri, ku gudu zuwa wancan. Gaskiya nake gaya muku, kafin ku gama zazzaga dukan biranen Isra’ila, Ɗan Mutum zai zo.
Gaskiya nake gaya muku, wannan zamani ba zai shuɗe ba sai dukan abubuwan nan sun faru.