1 Sa’an nan Yesu ya ce wa taron mutane da kuma almajiransa,
1 Sa'an nan Yesu ya yi wa jama'a da almajiransa magana, ya ce,
Sai Yesu ya sāke kiran taron wurinsa ya ce, “Ku saurare ni dukanku, ku kuma fahimci wannan.
Ana nan sa’ad da taron dubban mutane suka taru har suna tattaka juna, Yesu fara yin magana, da farko da almajiransa ya ce, “Ku yi hankali da yistin Farisiyawa, wato, munafunci.
“Don me ba ku iya auna wa kanku, abin da yake daidai ba?