Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 22:6 - Sabon Rai Don Kowa 2020

6 Sauran suka kama bayinsa suka wulaƙanta su, suka kuma kashe su.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

6 Sauran kuwa suka kame bayinsa, suka wulaƙanta su, suka kashe su.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 22:6
16 Iomraidhean Croise  

“Amma ba su kula ba, suka kama gabansu, ɗaya ya tafi gonarsa, ɗaya kuma ya tafi kasuwancinsa.


Sai sarkin ya yi fushi. Ya aiki mayaƙansa suka karkashe masu kisankan nan, aka kuma ƙone birninsu.


Za a ba da shi ga Al’ummai, za su yi masa ba’a, su zage shi, su tofa masa miyau,


Shawulu kuwa yana can, yana tabbatar da mutuwarsa. A wannan rana wani babban tsanani ya auka wa ikkilisiyar da take a Urushalima, sai duka suka warwatsu ko’ina a Yahudiya da Samariya, manzanni kaɗai ne suka rage.


Ku riƙa tunawa da waɗanda suke a kurkuku kamar tare kuke a kurkuku, da kuma waɗanda ake gwada musu azaba, kamar ku ake yi wa.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan