Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 22:45 - Sabon Rai Don Kowa 2020

45 To, in Dawuda ya kira shi ‘Ubangiji,’ yaya zai zama ɗansa?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

45 “Tun da Dawuda ya kira shi Ubangiji ne, to, ƙaƙa zai zama ɗansa?”

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 22:45
9 Iomraidhean Croise  

“ ‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana, sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.” ’


Ba wanda ya iya tanka masa, daga wannan rana kuwa ba wanda ya sāke yin karambanin yin masa wata tambaya.


Yesu ya amsa ya ce, “Gaskiya nake gaya muku, tun ba a haifi Ibrahim ba, ni ne!”


Kakannin-kakannin nan kuma nasu ne, Kiristi kuma, ta wurin zamansa mutum, na kabilarsu ne. Yabo ya tabbata ga Allah har abada, shi da yake bisa kome! Amin.


Ba shakka, asirin addini da girma yake. Ya bayyana cikin jiki, Ruhu ya nuna shi adali ne, mala’iku suka gan shi, aka yi wa’azinsa cikin al’ummai, aka gaskata shi a duniya, aka ɗauke shi sama cikin ɗaukaka.


Da yake ’ya’yan suna da nama da jini, shi ma sai ya ɗauki kamanninsu na mutum domin ta wurin mutuwarsa yă hallaka wanda yake riƙe da ikon mutuwa, wato, Iblis


“Ni, Yesu, na aiko mala’ikana ya ba ka wannan shaida saboda ikkilisiyoyi. Ni ne Tushe da kuma Zuriyar Dawuda, da kuma Tauraron Asubahi mai haske.”


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan