26 Haka ya faru da ɗan’uwa na biyu da na uku, har zuwa na bakwai.
26 Haka ya faru ga na biyun da na ukun, har ya kai kan na bakwai ɗin.
“Mamaki ya kama su kuma ba su da abin cewa; kalmomi sun kāsa musu.
Suka aiki almajiransu tare da mutanen Hiridus wurinsa. Suka ce, “Malam, mun san kai mutum ne mai mutunci, kuma kana koyar da maganar Allah bisa gaskiya. Mutane ba sa ɗaukan hankalinka, domin ba ka kula ko su wane ne ba.
A cikinmu an yi ’yan’uwa guda bakwai. Na fari ya yi aure, ya mutu, da yake bai sami ’ya’ya ba, sai ya bar matarsa wa ɗan’uwansa.
A ƙarshe, macen ta mutu.