1 Yesu ya sāke yin musu magana da misalai, yana cewa,
1 Yesu ya sāke yi musu magana da misalai ya ce,
“Mulkin sama yana kama da wani sarki wanda ya shirya bikin auren ɗansa.
Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum yana shirya wani babban biki, ya kuma gayyaci baƙi da yawa.
Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “ ‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’