Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 21:39 - Sabon Rai Don Kowa 2020

39 Saboda haka suka kama shi, suka jefar da shi bayan katangar gonar inabin, suka kashe shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

39 Sai suka kama shi, suka jefa shi bayan shinge, suka kashe shi.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 21:39
16 Iomraidhean Croise  

“Amma da ’yan hayan suka hangi ɗan, sai suka ce wa juna, ‘Wannan shi ne magājin. Ku zo, mu kashe shi, mu ci gādonsa.’


“To, idan mai gonar inabin ya zo, me zai yi da ’yan hayan nan?”


Yesu ya amsa ya ce, “Aboki, yi abin da ya kawo ka.” Sa’an nan mutanen suka matso, suka kama Yesu suka riƙe shi.


Waɗanda suka kama Yesu kuwa suka kai shi wurin Kayifas, babban firist, inda malaman dokoki da dattawa suka taru.


Sai ƙungiyar soja tare da shugaban sojanta da kuma ma’aikatan Yahudawa suka kama Yesu. Suka daure shi


Sai Annas ya aika da shi, a daure, wurin Kayifas babban firist.


An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.


to, sai ku san wannan, ku da dukan mutanen Isra’ila cewa da sunan Yesu Kiristi Banazare, wanda kuka gicciye amma wanda Allah ya tasar daga matattu ne, wannan mutum yake tsaye a gabanku lafiyayye.


Allahn kakanninmu ya tā da Yesu daga matattu, wanda kuka kashe ta wurin ratayewa a bisan itace.


An yi wani annabin da kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun ma kashe waɗanda suka yi maganar zuwan Mai Adalcin nan. Yanzu kuwa kun bashe shi kuka kuma kashe shi


Kun hukunta kun kuma kashe mutane marasa laifi, waɗanda ba su yi gāba da ku ba.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan