Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 21:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 Sai ya bar su, ya fita daga birnin ya tafi Betani, inda ya kwana.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

17 Sai ya bar su, ya fita daga birnin, ya tafi Betanya, ya sauka a can.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 21:17
16 Iomraidhean Croise  

Ki ji gargaɗi, ya Urushalima, ko kuwa in juya daga gare ki in mai da ƙasarki kufai don kada wani ya zauna a cikinta.”


Ko da sun yi renon ’ya’ya, zan sa su yi baƙin cikin kowannensu. Kaitonsu sa’ad da na juya musu baya!


Wannan mugu da mazinacin zamani yana neman wani abin banmamaki, amma ba wata alamar da za a nuna wa wannan zamani sai dai ta Yunana.” Sai Yesu ya bar su ya tafi abinsa.


Yayinda Yesu yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu,


Sa’ad da suka yi kusa da Urushalima, suka zo Betfaji da Betani wajen Dutsen Zaitun, sai Yesu ya aiki biyu daga cikin almajiransa,


Yesu ya shiga Urushalima ya kuma tafi filin haikali. Ya dudduba kome duka, amma da yake yamma ta yi, sai ya tafi Betani tare da Sha Biyun.


Da yamma ta yi, sai Yesu da almajiransa suka bar garin.


Yayinda yake a Betani, a gidan wani mutumin da ake kira Siman Kuturu, yana cin abinci, sai wata mace ta zo da wani ɗan tulu na turaren alabasta da aka yi da nardi zalla, mai tsadan gaske. Ta fasa tulun, ta kuma zuba turaren a kansa.


Yesu da almajiransa suka janye zuwa tafkin, taro mai yawa kuwa daga Galili ya bi shi.


Yayinda Yesu da almajiransa suna cikin tafiya, sai ya kai wani ƙauye inda wata mace mai suna Marta ta marabce shi a gidanta.


Da ya kai kusa da Betfaji da Betani, a tudun da ake kira Dutsen Zaitun, sai ya aiki almajiransa guda biyu, ya ce musu,


Bayan ya kai su waje kusa da Betani, sai ya ɗaga hannuwansa ya sa musu albarka.


To, an yi wani mutum mai suna Lazarus wanda ya yi rashin lafiya. Shi daga Betani ne, ƙauyen su Maryamu da ’yar’uwarta Marta.


Betani bai kai mil biyu ba daga Urushalima,


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan