Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 20:18 - Sabon Rai Don Kowa 2020

18 “Za mu haura zuwa Urushalima, za a kuma bashe Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman dokoki. Za su yi masa hukuncin kisa

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

18 “To, ga shi, za mu Urushalima, za a kuma ba da Ɗan Mutum ga manyan firistoci da malaman Attaura, za su kuwa yi masa hukuncin kisa,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 20:18
15 Iomraidhean Croise  

Siman Zilot da kuma Yahuda Iskariyot wanda ya bashe Yesu.


Tun daga wannan lokaci Yesu ya fara bayyana wa almajiransa cewa dole yă tafi Urushalima yă sha wahaloli da yawa a hannun dattawa, manyan firistoci da kuma malaman dokoki, dole a kashe shi, a rana ta uku kuma a tashe shi.


“Kamar yadda kuka sani, Bikin Ƙetarewa sauran kwana biyu, za a kuma ba da Ɗan Mutum don a gicciye shi.”


Me kuka gani?” Suka amsa, suka ce, “Ya cancanci mutuwa.”


Da wayewar gari, sai dukan manyan firistoci da dattawan mutane suka yanke shawara su kashe Yesu.


Sai suka ce, “Wace shaida kuma muke nema? Ai, mun ji abin da ya ce da bakinsa.”


An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan