Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 20:17 - Sabon Rai Don Kowa 2020

17 To, da Yesu yana haurawa zuwa Urushalima, sai ya ja almajiran nan goma sha biyu gefe, ya ce musu,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

17 Yesu na tafiya Urushalima, ya ɗauki almajiran nan goma sha biyu waje ɗaya. Suna tafiya ke nan sai ya ce musu,

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 20:17
8 Iomraidhean Croise  

Sai Ubangiji ya ce, “Zan ɓoye wa Ibrahim abin da nake shirin yi?


Ya amsa ya ce, “Sanin asirin mulkin sama kam, ku aka ba wa, amma su ba a ba su ba.


Sa’ad da Yesu ya zo yankin Kaisariya Filibbi, sai ya tambayi almajiransa ya ce, “Wa mutane suke ce da Ɗan Mutum?”


Kashegari babban taron da suka zo Bikin suka sami labari cewa Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima.


Ba zan ƙara ce da ku bayi ba, don bawa bai san abin da maigidansa yake yi ba. A maimako in ce da ku abokai, domin na sanar da ku duk abin da na ji daga wurin Ubana.


Ba dukan mutane ne suka gan shi ba, amma ta wurin shaidun da Allah ya riga ya zaɓa, ta wurinmu da muka ci muka kuma sha tare da shi bayan tashinsa daga matattu.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan