Biblia Todo Logo
Bìoball air-loidhne

- Sanasan -




Mattiyu 2:21 - Sabon Rai Don Kowa 2020

21 Sai ya tashi, ya ɗauki yaron da mahaifiyarsa suka tafi ƙasar Isra’ila.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac

Littafi Mai Tsarki

21 Sai ya tashi, ya ɗauki ɗan yaron da uwa tasa, ya zo ƙasar Isra'ila.

Faic an caibideil Dèan lethbhreac




Mattiyu 2:21
4 Iomraidhean Croise  

Nuhu ya yi kome kamar yadda Allah ya umarce shi.


ya ce, “Tashi, ka ɗauki yaron da mahaifiyarsa ku tafi ƙasar Isra’ila, domin waɗanda suke neman ran yaron sun mutu.”


Amma da ya ji Arkelawus ne yake mulki a Yahudiya a matsayin wanda ya gāji mahaifinsa Hiridus, sai ya ji tsoron zuwa can. Bayan an gargaɗe shi a mafarki, sai ya ratse zuwa gundumar Galili,


Ta wurin bangaskiya ne Ibrahim, sa’ad da aka kira shi ya fita zuwa wata ƙasar da zai karɓi gādo daga baya, ya kuwa yi biyayya ya tafi, ko da yake bai san inda za shi ba.


Lean sinn:

Sanasan


Sanasan